September 17, 2026

Gwamna Bagudu Ya kori Duk Kwamishininsa Baki Ɗaya

0

Gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu ya kori gaba daya kwamishinoni da sauran jami’an da ke majalisar zartaswar jihar.

A cikin sanarwar da sakataren gwamnatin jihar ya fitar, Bagudu, ya gode musu, sannan ya ce zai mayar da wasu daga cikinsu a sabuwar majalisar jihar ta Kebbi da za a sanar nan ba da jimawa ba.

About The Author

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *